![]() | |||
---|---|---|---|
![]() | |||
29 Mayu 2019 - ← Oluranti Adebule | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Lagos, 19 Satumba 1964 (59 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Harshen uwa | Yarbanci | ||
Karatu | |||
Makaranta | Jami'ar Ibadan | ||
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa da injiniya | ||
Imani | |||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Kadri Obafemi Hamzat (An haife shi 19 ga watan Satumban 1964) ɗan siyasar Najeriya ne wanda ya zama mataimakin gwamnan jihar Legas tun 2019.[1]
An haife shi a Legas a cikin dangin Late Oba Mufutau Olatunji Hamzat da Late Alhaja Kehinde Hamzat daga Iga Egbe dake Jihar Legas. Mahaifinsa, Marigayi Oba Mufutau Olatunji Hamzat ya taɓa zama ɗan majalisar dokokin jihar Legas kuma kwamishinan sufuri a jihar daga 1979 zuwa 1983 kafin ya zama mataimakin shugaba (South West) na Alliance for Democracy (AD) a lokacin).[2] Ya zama shugaban majalisar dattawan Legas ta yamma na jam'iyyar Action Congress kuma ya zama sarki ta hanyar zuriyarsa ta sarautar uwa.
© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search